fidelitybank

Majalisa ta titsiye shugaban kungiyar Malamai ta ASUU

Date:

Wasu mambobin majalisar wakilai, sun titseye shugaban ƙungiyar malaman jami’o’in ƙasar ASUU Farfesa Emmanuel Osodeke, kan wasu zarge-zarge da ya yi na cewa kakakin majalisar Femi Gbajabiamila ya yaudari ƙungiyar wajen jan hankalinta domin janyewa daga yajin aikin da ta shafe watanni tana yi.

Jaridar Daily Trust  ta ruwaito cewa, a wata hira da shugaban ASUU ya yi da wata jarida a ranar talata ya zargi Gbajabiamila da cewa, ya yi amfani da yaudara wajen sanya ƙungiyar janye yajin aikin da ta shafe wata takwas ta na gudanarwa a watan Oktoba.

Ta hanyar rubutaccen alƙawarin cewa, gwamnatin tarayya za ta biya malaman duka albashin watannin da ta riƙe musu ba tare da ɓata lokaci ba.

Yayin da yake mayar da martani game da zargin na shugaban ASUU a Abuja, mai magana da yawun majalisar wakilan ƙasar Benjamin Okezie Kalu ya ce babu inda kakakin majalisar ya yi alƙawarin warware matsalar albashin da malaman ke bin gwamnatin tarayya bashi.

Inda ya ce, majalisar wakilan ta taimaka ne kawai wajen kawo ƙarshen yajin aikin, ta hanyar yin ƙoƙari wajen inganta albashin malaman jami’o’in tare da taimakawa wajen samar da kuɗin inganta jami’o’in ƙasar.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...
X whatsapp