fidelitybank

Majalisa ta tantance Wike a matsayin Minista

Date:

Majalisar Dattijawa ta fara tantance mutanen da Shugaba Bola Tinubu, ya aika mata don neman amincewarta kafin ya naɗa su ministoci.

Na farko a cikin mutanen da aka tura sunayensu su 28, shi ne Abubakar Momoh daga jihar Edo.

A matsayinsa na tsohon ɗan majalisar wakilai, Abubakar Momoh bai fuskanci tsauraran tambayoyi kafin Shugaban Majalisar Ɗattijai Godswill Akpabio ya buƙaci ya risina wa majalisa, ya wuce.

Mutum na biyu da ya bayyana a zauren majalisar, shi ne Nyesom Wike, tsohon gwamnan jihar Ribas.

Babu masaniya kan adadin mutanen da majaisar za ta tantance a Litinin ɗin nan, ranar farko da fara wannan aiki.

Ana sa ran Shugaba Tinubu zai aika da ƙarin sunaye, kamar yadda tsarin mulkin ƙasar ya yi tanadi kowace jiha daga cikin 36 na kasar za ta samu akalla minista daya.

A nan kuwa, shugaban Majalisar Dattawa ya buƙacesa da ya gababatar da takardar haihuwarsa da sauran takardun makarantarshi gaban majalisar saboda rashin kawo ta nan take.

Jakada Yusuf Tuggar ya fito daga jihar Bauchi.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp