fidelitybank

Majalisa ta nemi a hukunta Alkalan da suka tsige ‘yan majalisa

Date:

Bangaren marasa rinjaye a majalisar wakilai, ya yi kira da a sanya takunkumai a kan wasu alkalan kotun daukaka karan kasar nan, wadanda ke da alhakin cire ‘yan majalisar jihar Filato.

Dan majalisa Chinda Kingsley, shugaban marasa rinjaye a majalisar wakilan ne ya bayyana hakan, a cikin wata sanarwa a ranar Talata a Abuja.

Inda ya jaddada cewa ya kamata a daure alkalan da suka yi shari’ar don ya zamo darasi ga sauran alkalan masu irin wannan tunani a nan gaba.

A watan Nuwambar 2023 ne kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta kori baki-daya ‘yan majalisar dokoki jihar ta Filato16, na jam’iyyar PDP.

Kotun ta kore su ne saboda wasu dalilan da suka shafi matsaloli kafin zabe, zargin kin biyayya ga kotu da kuma rashin iya gudanar da mulki.

Kafin sannan, kotun daukaka karar ta cire wasu ‘yan majalisar wakilai daga jam’iyyar PDP su hudu da kuma sanatoci biyu.

Kingsley ya kuma taya ‘yan jam’iyyar adawar da suka samu nasara a kotun kolin kasar murna.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp