fidelitybank

Majalisa ta musanta zargin cin hanci kan kuɗin aikin Hajji

Date:

Kwamitin Majalisar Dattawa da ke kula da harkokin waje, ya musanta zargin da wani dan majalisar Sanata Ibrahim Abdullahi Dan Baba ya yi na almundahana a harkar aikin Hajji.

Shugaban kwamitin Sanata Adamu Muhammad Bulkachuwa ne ya musanta zargin a wata hira da BBC.

Shugaban kwamitin ya ce ya tun da farko ya shirya sauraron jin ra`ayin jama`a kan hukumar alhazan kasar da kyakkyawar niyya ta neman shawarwarin da za su taimaka wajen inganta ayyukanta.

A wata hira da yayi da BBC a karshen mako dan Majalisar Dattijai mai wakiltar Sokoto ta Kudu Sanata Ibrahim Abdullahi Dan Baba ya yi zargin cewa wani bincike da ya gudanar ya gano ana almundahana a harkar aikin Hajji.

Ya ce “binciken ya gano ana sama da fadi da kudaden mahajjata, otel da ya kamata a kama na kwana arba’in sai a kama na tsawon kwana casa’in sauran kwanakin kuma sai a sanya Larabawa a dakunan bayan alhazai sun tafi, sai a raba kudin tsakanin masu otel da kuma shugaban Hukumar Alhazai na wancan lokacin inda otel zai dauki kashi 25 shi kuma shugaba ya dauki kashi 75” a cewar Sanata Dan Baba.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp