fidelitybank

Majalisa ta mikawa Tinubu sunayen Ministoci 45 da ta tantance su

Date:

Majalisar dattijai ta tura wa shugaba, Bola Tinubu, sunayen mutum 45 da ta amince ya naɗa su ministoci, daga cikin mutum 48 da ya nemi ta tantance.

Mai taimaka wa shugaba Tinubu na musamman kan harkokin majalisar, Abdullahi Gumel ya ce hakan na nufin majalisa ta kammala aikin da ya kamata ta yi game da tantance sunayen ministocin.

A ranar Litinin Majalisar Dattawa ta kammala tantance ministocin, inda ta sanar da cewa akwai mutum uku da ta jingine tabbatar da su saboda bai wa hukumomin tsaro damar kammala aikin da suke yi a kansu.

Mutum ukun da majalisa ba ta tabbatar da naɗin nasu ba sun haɗa da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai da Sanata Abubakar Danladi da kuma Stella Okete.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp