fidelitybank

Majalisa ta magantu a kan jirgin ruwan da za a siya wa Tinubu

Date:

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya rattaɓa hannu kan wani ƙarin kasafin kuɗi dala biliyan 2.8 mai cike da ce-ce-ku-ce, da ya haɗa da kuɗaɗen sayen sabbin motocin da harbin bindiga ba ya ratsa su na shugaban da matarsa.

Kasafin kuɗin da ‘yan majalisar suka amince da shi, ya kuma ware kuɗaɗen sayen jirgin ruwa na shugaban ƙasa, da motocin aiki na matarsa, da kuma gyaran fadar shugaban.

Da farko dai, Tinubu ya gabatar da shirin kashe kuɗin a matsayin wata hanya ta magance “matsalolin gaggawa” kamar tsaro da halin matsin rayuwa da ƴan ƙasar ke ciki.

Masu suka dai na cewa kashe kuɗaɗen kan irin abubuwan da aka lissafo bai da ma’ana kuma bai zama dole ba idan aka yi la’akari da matsalolin tattalin arziki da ‘yan Najeriya ke fuskanta, da suka haɗa da hauhawar farashin kayayyaki, da matsalolin kuɗi, da rashin tsaro, da kuma satar ɗanyen mai da sauransu.

Shugaba Tinubu ya buƙaci a yi hakuri, bisa la’akari da sauye-sauyen da gwamnatinsa ke yi.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...
X whatsapp