fidelitybank

Majalisa ta kaddamar da binciken kamfanoni 77 da a ke bin bashin man fetur

Date:

Majalisar Wakila ta ƙaddamar da bincike a kan kuɗi fiye da Naira tiriliyan biyu da rabi da gwamnatin ƙasar ke bin kamfanonin man fetur 77 bashi.

Rahoton jaridar Punch ya ce,’yan majalisar na aiki ne da wani rahoton shekarar 2019 da kwamatin Nigeria Extractive Industry Transparency Initiative ya gabatar.

Kakakin Majalisa Femi Gbajabiamila ya yi barazanar cewa, majalisar za ta yi amfani da tanadin kundin tsarin mulki a kan duk kamfanin da ya ƙi bai wa binciken haɗin kai.

“Don nuna muhimmancin wannan aikin, bari na tabbaatar muku cewa idan aka samu wani mutum ko kamfani da ya ƙi bai wa binciken haɗin kai, zai zama lokaci na farko da majalisa ko kuma ni zan yi amfani da ikon kundin tsarin mulki don a kama shi, naira tiriliyan 2.6 kuɗi mai yawa da bai kamata a ƙyale su tafi a banza ba”. in ji  Gbajabiamila.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp