fidelitybank

Majalisa ta goma ta shiga wani yanayi na samar da shugabannin ta

Date:

Batun shugabancin majalisa ta goma na ci gaba da jan hankula da kuma haifar da turka-turka tsakanin ‘ya’yan jam’iyya mai mulki a Najeriya har ma da ‘yan adawa.

A wannan lokaci ƴan majalisar wakilai masu jiran gado musamman na jam’iyyar APC ne suka ce, ba sa goyon bayan da matsayin uwar jam’iyyar ta ɗauka na bayar da sunan waɗanda take so su kasance shugaban majalisar da mataimakinsa.

‘Yan majalisar ƙarƙashin wata ƙungiya da suka kira ‘New Vision 10th Assembly’ wadda ta ƙunshi sababbin ‘yan majalisa daga dukkan jam’iyyu sun ce zaman majalisar lafiya shi ne, a bar ‘yan majalisa da kansu, su zaɓi wadanda suke so su shugabance su.

A farkon makon nan ne, jam’iyyar APC ta fitar da sunan Hon Tajuddeen Abbas daga jihar Kaduna da kuma Hon. Benjamin Kalu daga Abia a matsayin waɗanda zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da sauran masu ruwa da tsaki a jam’iyyar ke goyon bayan a zaɓe su matsayin shugaba da mataimakinsa.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp