fidelitybank

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Date:

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na Majalisar Wakilan Najeriya ya gayyaci gwamnan jihar Caleb Mutfwang da tsaffin gwamnonin jihar da sauran masu ruwa da tsaki na jihar zuwa wani babban taro da nufin lalubo hanyar magance hare-haren da jihar ke fuskanta a jihar.

Jaridar Dailu Trust ta ambato shugaban kwamitin, Hon. Dr Wale Hammed na cewa matakin wani yunƙuri ne na ɗaukar matakan da suka dace domin magance kashe-kashen da jihar ke fuskanta.

A baya-bayan jihar – wadda ke tsakiyar Najeriya – ta fuskanci hare-haren da faÉ—an Æ™abilanci da ya haddasa asarar rayuwa da dukiyoyi masu dimbin yawa.

Dakta Hammed ya ce yana fatan taron – wanda ya Æ™unshi duka masu ruwa da tsaki na jihar – zai kawo Æ™arshen matsalar da ta jima tana ci wa jihar tuwo a Æ™warya.

Cikin wata hira da BBC Hausa a makon da ya gabata, Gwamna Jihar Caleb Muftwang ya alaƙanta rikice-rikicen da jihar ke yawan fama da su, da gazawar hukumomi, wajen hukunta masu haddasa rikicin da ya-ƙi-ci-ya-ƙi-cinyewa.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaÉ—a...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

HaÉ—aÉ—É—iyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...
X whatsapp