fidelitybank

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Date:

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na Majalisar Wakilan Najeriya ya gayyaci gwamnan jihar Caleb Mutfwang da tsaffin gwamnonin jihar da sauran masu ruwa da tsaki na jihar zuwa wani babban taro da nufin lalubo hanyar magance hare-haren da jihar ke fuskanta a jihar.

Jaridar Dailu Trust ta ambato shugaban kwamitin, Hon. Dr Wale Hammed na cewa matakin wani yunƙuri ne na ɗaukar matakan da suka dace domin magance kashe-kashen da jihar ke fuskanta.

A baya-bayan jihar – wadda ke tsakiyar Najeriya – ta fuskanci hare-haren da faÉ—an Æ™abilanci da ya haddasa asarar rayuwa da dukiyoyi masu dimbin yawa.

Dakta Hammed ya ce yana fatan taron – wanda ya Æ™unshi duka masu ruwa da tsaki na jihar – zai kawo Æ™arshen matsalar da ta jima tana ci wa jihar tuwo a Æ™warya.

Cikin wata hira da BBC Hausa a makon da ya gabata, Gwamna Jihar Caleb Muftwang ya alaƙanta rikice-rikicen da jihar ke yawan fama da su, da gazawar hukumomi, wajen hukunta masu haddasa rikicin da ya-ƙi-ci-ya-ƙi-cinyewa.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp