fidelitybank

Majalisa ta gayyaci gwamnan babban banki CBN a kan halin da Naira ta shiga

Date:

Majalisar dattawa ta mikawa gwamnan babban bankin kasa CBN, Olayemi Cardoso, sammace a kan faduwar darajar Naira da kuma hauhawar farashin kayayyaki da kasar nan ke fuskanta.

Wannan sammacin ya fito ne ta hannun kwamitin dake kula a kan harkokin banki da inshora da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi a karkashin Sanata Adetokunbo Airu.

An bukaci gwamnan da tawagarsa da su bayyana a ranar Talatar makon gobe, domin bayyana halin da tattalin arzikin kasar nan ke ciki da kuma yadda darajar Naira ke ci gaba da faduwa wanwar a kasuwar hada-hadar kudi.

Kwamitin a wani taro a ranar Larabar nan, ya nuna damuwarsa kan yadda darajar Naira ta yi kasa, yayin da kudin dalar Amurka ya kai Naira 1,520 kamar yadda ya faru a ranar Larabar nan.

Da yake zantawa da manema labarai bayan kammala taron da aka gudanar a bayan fage a zauren majalisar, Sanata Airu ya ce halin da tattalin arzikin kasar ke ciki, musamman ma hauhawar farashin kayayyaki yana da matukar damuwa ga ‘yan majalisar.

Ya ce, sun gudanar da taro a yammacin yau, domin mayar da hankali kan alkiblar tattalin arzikin kasar nan.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp