fidelitybank

Majalisa ta dakatar da Natasha bisa cin zarafin Akpabio

Date:

Kwamitin ladabtarwa na majalisar Dattijawa ya dakatar da sanata Natasha Akpoti daga majalisar bisa zargin karya dokar majalisar ta hanyar bata sunan daya daga cikin yayan majalisar.

Wannan na zuwa ne bayan kusan mako biyu da aka kwashe ana zazzafar muhawara kan ruɗanin da ya shiga tsakanin sanatar da shugaban majalisar, Godswill Akpabio, lamarin da ya kai ga cewa Akpoti ta zargi shugaban majalisar da yunƙurin cin zarafinta ta hanyar lalata.

Sauran matakan da kwamitin ya bayar da shawarar É—auka a kan Natsha su ne:

– Majalisar ta janye ko rage tsawon lokacin dakatarwar idan sanatar ta nemi afuwar majalisa a rubuce.

Za a haramta mata shiga duk wasu hidimomin Majalisar daga ranar 6 ga watan Maris, 2025.

– A rufe ofishinta a tsawon lokacin sannan ta mika duk wasu kayan majalisar da ke hannunta

– A tsawon wata shida da za a dakatar da sanatar, za a haramta mata shiga harabar majalisar.

– A dakatar da albashinta da na ma’aikatanda ke taimaka mata na tsawon wata shida na dakatarwar da aka yi mata. Sai dai wasu sanatoci sun buÆ™aci a sassauta wannan matakin, inda daga baya majalisar ta amince cewar za a ci gaba da biyan hadimanta albashinsu a tsawon lokacin dakatarwar.

– Kada ta bayyana kanta a matsayin sanata a tsawon wata shida na lokacin dakatarwar.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp