fidelitybank

Majalisa ta dakatar da kudirin yi wa Haraji kwaskwarima

Date:

Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa, ta ba da shawarar dakatar da ƙudirin yi wa haraji kwaskwarima da gwamnatin tarayyar ƙasar ke shirin yi.

Mambobin majalisar National Economic Council (NEC) sun ƙunshi gwamnoni ƙarƙashin jagorancin Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima.

Da yake magana da manema labarai bayan zaman majalisar a yau Alhamis, Gwamnan Oyo Seyi Makinde ya ce sun yanke shawarar dakatar da ƙudirin ne bayan cecekucen da ya biyo baya “da zimmar bai wa mahukunta dama”.

A yau Alhamis ne fadar shugaban ƙasa ta ce ta aike wa majalisar dokoki ƙudirin gyaran karɓar harajin domin amincewa da shi.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp