fidelitybank

Majalisa ta baiwa Dangote da BUA da IBETO wa’adin kwanaki 14

Date:

Majalisar dokoki ta bai wa Dangote da BUA da IBETO da sauran masu ruwa da tsaki wa’adin kwanaki 14 da su gurfana a gaban kwamitin hadin gwiwa na Majalisar kan tsadar farashin siminti a kasar nan.

Hakan ya biyo bayan gazawar da kamfanonin da wasu suka yi wajen gurfana a wajen zaman binciken da aka yi ranar Talata.

An dai kafa kwamitin hadin gwiwar na majalisar dokokin, wanda ya kunshi kwamitocin majalisar masu kula da ma’adanai da kasuwanci da masana’antu da kuma ayyuka na musamman, domin ‘binciken ƙarin farashin siminti a kasar nan ba bisa ka’ida ba, da kamfanonin yin simintin suka yi.

Majalisar ta kuma gayyaci ministan ma’adanai na kasa, Dele Alake, da ya gurfana a gaban kwamitin bayan ya kasa bayyana a ranar Talata.

Majalisar ta kuma ba da umarnin cewa, ministan ya bayyana ranar Talata, 21 ga watan Mayu Dangote da BUA da IBETO da dai sauran, su bayyana a ranar Litinin.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp