fidelitybank

Majalisa ta amince da ƙaramin kasafin kuɗi na Naira biliyan 819.5

Date:

Majalisar dattawa, ta amince da ƙaramin kasafin kuɗi da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya aike mata na naira biliyan 819.5

Majalisar ta amince da kasafin ranar Laraba, bayan da ta yi nazari tare da amincewa da rahoton kwamitin majalisar kan kasafin kuɗi wanda Sanata Barau Jibrin ya jagoranta.

Sanata Barau ya ce za a yi amfani da kuɗin ne wajen kammala wasu manyan ayyukan, ciki har da gyaran hanyoyi da madatsun ruwan da ambaliya ta lalata.

Ya ƙara da cewa za a samu kuɗin ne daga basussuka na cikin gida da gwamnatin tarayya za ta ciyo.

A cikin wasiƙarsa ta aike wa majalisar dokoki kasar kasafin kuɗin, shugaba Buhari ya ce ”ƙasar ta fuskanci mummunar ambaliya a wannan shekarar, wacce ta haddasa cinye gonaki a yayin da ake dab da girbe amfanin gona. Hakan kuma ka iya kawo matsalar karancin abinci a ƙasar”.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp