fidelitybank

Majalisa ta 10: Betara da Gagdi sun janye wa Tajudeen

Date:

Masu neman kujerar kakakin majalisar wakilan Najeriya guda biyu Hon. Aliyu Betara da Hon. Yusuf Gagdi sun janye wa Tajudeen Abbas don zama kakakin majalisar wakilan kasar ta 10.

Betara da Gagdi sun bayyana janye takarar tasu ne jim kaɗan bayan wata ganawa da suka yi da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima, ranar Lahadi.

A cikin wani bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta ya nuna mataimakin shugaban kasar Sanata Kashim Shettima na tabbatar da batun janyewar Betara da Gagdi.

Jam’iyyar APC mai mulkin ƙasar dai na mara wa Hon. Tajuden Abbas da Benjamin Kalu don zama kakakin majalisar da mataimakinsa, a ƙunshin majalisar wakilan ƙasar ta 10.

A ranar Talata 13 ga watan Yuni ne za a ƙaddamar da sabuwar majalisa ta 10 a ƙasar, bayan babban zaɓen ƙasar da aka gudanar cikin watan Fabrairun da ya gabata

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp