fidelitybank

Majalisa na daf da amince wa da cire dokar hukuncin kisa ga Mata masu juna biyu

Date:

Majalisar Wakilai ta yi ƙarin bayani kan dalilin da ya sa take son a gyara kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999, inda ƴan majalisar ke son cire hukuncin kisa ga mata masu ciki.

Ƴan majalisar dai na son sauya hukuncin kisan da hukucin ɗaurin rai da rai.

‘Yar majalisar wakilan Fatima Talba da ta fito daga jihar Yobe ta ce ƙudurin ya tsallake karatu na biyu, kuma dab yake da ya zama doka.

“Yanke hukuncin kisa ga uwa mai juna biyu ba daidai ba ne saboda ba a san me za ta haifa ba. Watƙila ta haifi yara biyu ko ɗaya to shi yaron ko yaran mene ne laifinsu?”.

“Gara ma a ce an yanke musu hukuncin ɗaurin rai da rai domin a yayin zamansu za a iya samun yanayin da wani gwamna zai iya zuwa ya yi musu afuwa.” In ji honorabul Fatima.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp