fidelitybank

Maimakon mu yi murnar ƴancin kai ya fi mu yi wa ƙasa addu’a – Adeleke

Date:

Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya soke bikin samun ƴancin kan Najeriya a faɗin jihar.

Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Olawale Rasheed, ya fitar, ta ce, gwamna Adeleke ya buƙaci ƴan jihar ta Osun da su yi amfani da lokacin wajen yi wa Najeriya addu’ar samun zaman lafiya.

“Mu yi amfani da ranar bikin samun ƴancin kai wajen yi wa jihar mu da kuma ƙasa addu’a. Mutane na cikin mawuyacin hali. Lokaci ya yi da za mu roki Allah wajen samun sauki a harkokinmu,” in ji gwamna Adeleke.

A ranar Lahadi 1 ga watan Oktoban 2023 ne aka shirya gudanar da bikin na bana, domin murnar cikar Najeriya shekara 63 da samun ƴancin kai daga Turawa mulkin mallaka na Birtaniya.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp