fidelitybank

Maimakon mu yi murnar ƴancin kai ya fi mu yi wa ƙasa addu’a – Adeleke

Date:

Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya soke bikin samun ƴancin kan Najeriya a faɗin jihar.

Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Olawale Rasheed, ya fitar, ta ce, gwamna Adeleke ya buƙaci ƴan jihar ta Osun da su yi amfani da lokacin wajen yi wa Najeriya addu’ar samun zaman lafiya.

“Mu yi amfani da ranar bikin samun ƴancin kai wajen yi wa jihar mu da kuma ƙasa addu’a. Mutane na cikin mawuyacin hali. Lokaci ya yi da za mu roki Allah wajen samun sauki a harkokinmu,” in ji gwamna Adeleke.

A ranar Lahadi 1 ga watan Oktoban 2023 ne aka shirya gudanar da bikin na bana, domin murnar cikar Najeriya shekara 63 da samun ƴancin kai daga Turawa mulkin mallaka na Birtaniya.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp