fidelitybank

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Date:

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar da zanga-zangar lumana a Gusau babban birnin jihar Zamfara sakamakon ƙaruwar hare-haren ƴanbidida a jihar.

Matan waɗanda suka fito daga garin Jimrawa na yankin ƙaramar hukumar Ƙauran Namoda sun koka kan yadda suka ce ƴanbindiga na ci gaba da addabarsu da jerin hare-hare tare da sace musu mutane, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Zanga-zangar matan na zuwa aƙalla mako biyu bayan wasu zarga-zanga biyu da aka gudanar a brnin na Gusau, bayan da masu zanga-zangar suka yi iƙirarin cewa hare-haren ƴanbindigar sun kashe fiye da mutum 100 a ƙauyukan Mada da Ruwan Baure da fegin Baza da Lilo da kuma Bangi.

Ƙaramar hukumar Kaura Namoda na daga cikin ƙananan hukumomin jihar da hare-haren yanbindiga ke ci gaba da addaba.

Mazauna jihar sun ce rashin hanyoyi masu kyau na kawo wa jami’an tsaro tarnaƙi wajen isa yankunan, lamarin da ke bai wa ƴanbindigar dmar cin karensu babu babbaka.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp