fidelitybank

Mai tsaron ragar Real Madrid ya tafi doguwar jinya

Date:

Mai tsaron ragar Real Madrid, Thibaut Courtois zai yi jinya mai tsawo a kakar bana, bayan da ya ji rauni a gwiwar kafarsa ta hagu.

A ‘yan kwanaki masu zuwa likitoci za su yi wa mai tsaron ragar tawagar Belgium, mai shekara 31 tiyata, daga baya a fayyace kwanakin jinyar da zai yi.

Courtois, wanda aka zaÉ“a mai tsaron raga mafi fice a duniya a bikin kyautar Ballon d’Or a bara, ya lashe La Liga biyu tun bayan da ya koma Real a 2018.

Ya buga wa Real wasa 230, wadda za ta kece raini da Athletic Bilbao a wasan farko a kakar bana ta La Liga ranar Asabar.

Courtois ya lashe kofin Premier League biyu a Chelsea, daga nan ya koma Real Madrid a 2018, ya É—auki La Liga É—aya a Atletico Madrid a 2014.

Ya kuma É—auki Champions League a 2022, wanda ya taka rawar gani da Real ta doke Liverpool a Faransa.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ministan harkokin jin Æ™ai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na Æ™asa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haÉ—in gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar ÆŠinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...
X whatsapp