fidelitybank

Mai kuɗin duniya zai sayi shafin Twitter

Date:

Shugaban kamfanin ƙera motoci na Tesla kuma attajirin duniya, Elon Musk, ya yi tayin sayen dandalin sada zumunta na Twitter kacokam don ya “fito da” da baiwa ta musamman da kamfanin ke da ita.

Cikin wata sanarwa ta ban-mamaki, Mista Musk ya ce, zai biya dala 54.20 kan kowane hannun jari ɗaya, inda ya yi hasashen darajar dandalin kan dala biliyan 40.

A kwanan ne aka ruwaito cewa Musk ya zama mai mafi girman hannun jari a Twitter bayan ya ƙara yawan hannun jarinsa a kamfanin.

Ya ƙara da cewa idan ba a karɓi tayin da ya yi ba: “Zan yi tunanin sauya matsayina na mafi yawan hannun jari.”

Cikin bayanan, Musk ya ce ba ya son “je-ka-ka-dawo” sannan ya ce: “Tayi ne mai tsoka kuma masu hannun jarinku za su so shi.”

Zai ɗauki matakin sayar da hannun jarinsa idan har ba a karɓi tayin nasa ba, a cewarsa.

“Wannan ba barazana ba ce, kawai dai ba zai zama zuba jari kai waye ba idan ba a samu sauyin da ake buƙata ba,” in ji shi.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp