fidelitybank

Mai juna biyu ta shaƙi iskar ƴanci a hannun ƴan ta’adda

Date:

Ƴan bindigar da suka kai harin bom a jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna sun saki matar da ke da ciki daga cikin fasinjojin da suke garkuwa da su.

An sako matar ne saboda dalilai na jin-kai, kamar yadda Kwamishinan tsaro da harakokin cikin gida na jihar Kaduna Samuel Aruwan ya tabbatar wa BBC.

Sai dai ya ce har yanzu ba su ido biyu da matar ba, amma ya ce gwamnatin Kaduna a shirye ta ke ta kula da ɓangaren kiwon lafiyarta.

Wani bidiyo da ke yawo a kafofin sada zumunta wanda jaridar Daily Nigeria ta wallafa, ya nuna wata mata sanye da hijabi da takunkumin fuska tana bayanin cewa ita ce mai ciki daga cikin fasinjojin da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasa.

A cikin bayaninta ta ce: “Sun ji tausayi na sun sake ni saboda halin da nake ciki.”

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp