fidelitybank

Mai juna biyu ta shaƙi iskar ƴanci a hannun ƴan ta’adda

Date:

Ƴan bindigar da suka kai harin bom a jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna sun saki matar da ke da ciki daga cikin fasinjojin da suke garkuwa da su.

An sako matar ne saboda dalilai na jin-kai, kamar yadda Kwamishinan tsaro da harakokin cikin gida na jihar Kaduna Samuel Aruwan ya tabbatar wa BBC.

Sai dai ya ce har yanzu ba su ido biyu da matar ba, amma ya ce gwamnatin Kaduna a shirye ta ke ta kula da ɓangaren kiwon lafiyarta.

Wani bidiyo da ke yawo a kafofin sada zumunta wanda jaridar Daily Nigeria ta wallafa, ya nuna wata mata sanye da hijabi da takunkumin fuska tana bayanin cewa ita ce mai ciki daga cikin fasinjojin da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasa.

A cikin bayaninta ta ce: “Sun ji tausayi na sun sake ni saboda halin da nake ciki.”

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp