fidelitybank

Mai horas da Ingila South Gate ya ajiye aikinsa bayan shan kayi a hannun Andalus

Date:

Kocin tawagar ƙwallon ƙafa ta Ingila Gareth Southgate ya ajiye aikinsa bayan jagorantar tawagar zuwa wasan ƙarshe na gasar ƙasashen Turai karo biyu a jere.

Tawagar ta Three Lions ta sha kashi a hannun Sifaniya da ci 2-1 a wasan ƙarshen da suka buga ranar Lahadi, da kuma wanda Italiya ta doke su a bugun finareti shekara uku da suka wuce.

A ƙarshen shekarar nan ne kwantaragin kocin mai shekara 53 zai ƙare, inda ya ja ragamar ƙasar tasa ta haihuwa wasa 102 cikin shekara takwas.

“A matsayina na ɗan Ingila mai cike da alfahari, taka wa Ingila leda da kuma jagorantar ta alfarma ce a rayuwata,” in ji Southgate.

“Hakan ya fi komai a rayuwata, kuma na yi duk mai yiwuwa.

“Amma lokacin sauyi da kuma buɗe wani sabon babi ya yi.”

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp