fidelitybank

Mai fafatukar kafa ƙasar Yarbawa ya magantu akan Buhari

Date:

Mai fafutikar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho, ya mayar da martani kan kalaman shugaban kasa Muhammadu Buhari na cewa, an kashe miliyoyin ‘yan Najeriya a yakin basasar Biafra domin tabbatar da hadin kan kasar.

Igboho ya yi gargadin cewa, ba za a taba barin irin wannan babban kisa ya sake afkuwa a Najeriya ba.

Buhari ya yi kira ga shugabannin siyasa da su maida hankali wajen tabbatar da manufar inganta muradun kasar nan.

Ya jaddada cewa kasar ba za ta iya sake samun wani yakin basasa ba.

Da yake mayar da martani, Igboho, a cikin wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Olayomi Koiki, ya fitar, ya ce: “Mun san shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ubangidan dukkan Fulani a duniya. Amma kasar Yarbawa ba za ta taba cin hannun Fulani ba.

“Shugaba Muhammadu Buhari yana tunatar da Nnamdi Kanu da ‘yan kabilar Igbo kisan kiyashin da suka yi a lokacin yakin Biafra. Ya kamata shugaban kasa ya sani cewa ba za a sake yin irin haka a kowace kasa tamu ba.

“Dukkanmu mun farka da shirin Fulani.”

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp