fidelitybank

Mai aikin rijiya ya tsallake ta da baya a Kano

Date:

Wani ma’aikaci mai haƙan rijiya mai suna Abba Yusuf, dan shekara 25, ya tsallake rijiya da baya, a Kano ranar Talata, saboda gaggawar ceto da hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta yi masa.

Yusuf yana hakar rijiya a unguwar Hotoron Mahauta da ke Kano, sai ya fada ciki ta binne shi cikin rairayi.

“Mutumin ya makale ne a lokacin da yake tona rijiyar a lokacin zafi kuma rashin iska ya sa ya kusa mutuwa,” in ji Alhaji Saminu Abdullahi, kakakin hukumar kashe gobara ta jihar Kano.

“Mun samu kiran gaggawa daga wani Abubakar Haruna, kuma nan take muka aika da tawagarmu zuwa wurin da abin ya faru.

“An ceto Yusuf da ransa kuma aka kai shi Asibitin kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, domin yi masa magani.

Abdullahi ya kara da cewa, “Daga baya an mika shi ga wani sufeto na ‘yan sanda a ofishin ‘yan sanda na Kofar Wambai.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp