fidelitybank

Mahara sun hallaka mutane 14 a Filato

Date:

Rahotanni sun ce an kashe aƙalla mutum 14, sannan an jikkata wani a wani hari da aka kai a garin Gidan Ado da ke ƙaramar hukumar Riyom da ke jihar Filato.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito daga sakataren watsa labaran ƙungiyar ci gaban mutanen Irigwe wato Irigwe Community Development Association (IDA) Sam Jugo cewa an kashe musu mutum 14, sannan ya ce daga baya sun sanar da dakarun operation safe haven, inda suka kawo musu ɗauki.

Sai dai kakakin dakarun wanzar da zaman lafiya na jihar bai amsa kiran waya ba, haka shi ma kakakin rundunar ƴansandan jihar.

Ƙungiyar ta ce an kai harin ne kwana biyu bayan rundunar ƴansandan jihar ta tura jami’anta domin tabbatar da an gudanar da shagulgulan Kirsimeti da Sabuwar Shekara cikin lumana.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp