fidelitybank

Mahajjata sun kammala aikin hajjin bana

Date:

A ranar Talatar nan ne mahajjata miliyan ɗaya da 800,000 suke ƙarƙare aikin Hajjin bana, bayan kammala jifan shaiɗan kamar yadda aka fi sani.

Ana dai yin jifan ne a ranakun 10 da 11 da 12 inda mahajjatan ke tsintar ƙananan duwatsu guda bakwai a kowane domin jifan kowacce Jamrat daga jamrori uku.

Sai dai wasu mahajjatan kan zaɓi ƙara kwana ɗaya kamar yadda addinin Musulunci ya ba su dama, inda sai zuwa ranar Laraba ne za su bar Mina zuwa Makka.

Yayin da wasu alhazan sai sun koma Makka ne za su yi ɗawafi da sa’ayi, wasu kuwa za su wuce masauki ne kawai su samu su huta kasancewar sun gabatar da nasu tun ranar 10 ga watan na Dhul Hajji.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp