fidelitybank

Mahaifi da Ɗan sa sun nutse a cikin rijiya a Kano

Date:

Wani mahaifi mai shekaru 60, Malam Bala da dansa, Sunusi Bala mai shekaru 35, sun nutse a ruwa ranar Laraba a Kano.

Mutanen biyu sun rasa rayukansu ne a Sabon Garin Bauchi, cikin karamar hukumar Wudil, a lokacin da suke kwashe ruwa daga rijiya.

Kakakin hukumar kashe gobara ta jihar, Saminu Abdullahi, ya bayyana cewa, lamarin ya faru ne da safiyar Talata.

A cikin wata sanarwa da ya fitar, Abdullahi ya ce, an kai wa ofishin kashe gobara ta Wudil da misalin karfe 11:30 na safe ta wani Isma’ila Idris.

“An kira wani uba da dansa domin su yashe rijiya, sun yi nasarar yashe ta.

“Amma, dan ya koma cikin rijiyar ya share ta a lokacin da ya makale ya shake.

“Mahaifinsa ya bi shi don ceto shi, lokacin da shi ma ya makale ya shake saboda rashin iskar oxygen a cikin rijiyar”, Abdullahi ya ce.

An fito da wadanda abin ya shafa daga rijiyar a sume kuma daga baya aka tabbatar da mutuwarsu.

Abdullahi ya kara da cewa, an mika gawarwakin ga Insp Felix Gowok na ofishin ‘yan sanda model na Wudil.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp