fidelitybank

Magudin jarabawa: Mun kama masu sanya ido a jarabawa a Kano da Legas -WAEC

Date:

Shugaban ofishin hukumar jarabawar Afirka ta Yamma a Najeriya (WAEC), Patrick Areghan, a ranar Alhamis, ya ce, an kama wasu ma’aikata kusan 10, bisa zarginsu da hannu wajen tafka magudin jarrabawar kammala sakandare da ake yi.

Areghan, wanda ya bayyana hakan a lokacin da yake duba jarrabawar a cibiyoyi hudu a Abuja, ya ce, an kama su ne a jihohin Legas da Kano da Beyelsa da kuma Kaduna.

“Babban matsalarmu ta ta’allaka ne a kan masu kula da su saboda kadan ne daga cikinsu suke da abin dogaro, kuma abin takaici wadannan su ne masu kula da ma’aikatar ilimi ta jihohi daban-daban ta nada muka dauke su aiki. Ba mu da ikon zaɓe kowane mai kula da kanmu kawai mun yi amfani da ƙwararrun malamai da ma’aikatar ta kawo mana.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp