fidelitybank

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Date:

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci samun haɗin kai bayan da ƙyaftin Jarrod Bowen ya kalubalanci magoya baya a Molineux, bayan da Wolves ta yi waje da su a League Cup ranar Talata.

Da kansa Bowen ya je wajen zaman magoya baya yana tafa musu, sai aka ga ya harzuka kamar dai an faɗa masa wata wagana da ta ɓata masa rai.

West Ham ta kasa cin wasa uku da fara shiga gasar bana, wadda Sunderland ta doke 3-0 a makon farko da rashin nasara 5-1 a hannun Chelsea duk a Premier League.

Ranar Talata Wolverhampton ta doke West Ham 3-2 ta kuma yi waje daga Carabao Cup na kakar nan.

West Ham za ta je Nottingham Forest ranar Lahadi a wasan mako na uku a babbar gasar tamaula ta Ingila.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...
X whatsapp