fidelitybank

Magoya bayan Sevilla sun tursasa wa ‘yan wasa kwana a fili sakamakon yunkurin zane su

Date:

Ƴan wasan ƙungiyar kwallon kafa ta Sevilla sun shafe dare a filin atisaye a yammacin ranar Asabar bayan da suka gamu da fushin magoya bayansu.

Wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar, ta yi Alla-wadai da lamarin har ma da waɗanda suka yi yunkurin “yin ɓarnar” kayayyaki a filin su na atisaye, bayan doke su da ci 3-2 da Celta Vigo ta yi.

Hotunan bidiyo da aka yaɗa a kafofin sada zumunta sun nuna wasu magoya baya na yin sowa a wajen filin da kunna abubuwan tartsatsin wuta – yayin da wasu kuma aka nuna ɓata kofar shiga filin atisayen.

Lamarin ya tilastawa ƴan wasa da kuma ma’aikatan ƙungiyar kwana a cikin filin bayan dawowa daga buga wasa da Celta Vigo.

Sevilla ta ƙara da cewa “za ta yi ƙoƙarin yin bincike don gano waɗanda ke da hannu a lamarin, kuma ba za ta sassauta ba idan har ta gano magoya bayanta na ciki.

Sevilla na mataki na 16 a teburin La Liga, bayan rashin nasara a hannu Celta Vigo – inda ya rage mata wasanni uku.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp