fidelitybank

Magoya bayan Sevilla sun tursasa wa ‘yan wasa kwana a fili sakamakon yunkurin zane su

Date:

Ƴan wasan ƙungiyar kwallon kafa ta Sevilla sun shafe dare a filin atisaye a yammacin ranar Asabar bayan da suka gamu da fushin magoya bayansu.

Wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar, ta yi Alla-wadai da lamarin har ma da waɗanda suka yi yunkurin “yin ɓarnar” kayayyaki a filin su na atisaye, bayan doke su da ci 3-2 da Celta Vigo ta yi.

Hotunan bidiyo da aka yaɗa a kafofin sada zumunta sun nuna wasu magoya baya na yin sowa a wajen filin da kunna abubuwan tartsatsin wuta – yayin da wasu kuma aka nuna ɓata kofar shiga filin atisayen.

Lamarin ya tilastawa ƴan wasa da kuma ma’aikatan ƙungiyar kwana a cikin filin bayan dawowa daga buga wasa da Celta Vigo.

Sevilla ta ƙara da cewa “za ta yi ƙoƙarin yin bincike don gano waɗanda ke da hannu a lamarin, kuma ba za ta sassauta ba idan har ta gano magoya bayanta na ciki.

Sevilla na mataki na 16 a teburin La Liga, bayan rashin nasara a hannu Celta Vigo – inda ya rage mata wasanni uku.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi – Thailand

Thailand ta gargaɗi cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar ƙasar Falasɗinawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...
X whatsapp