fidelitybank

Magoya bayan Peter Obi za su mamaye Abuja – LP

Date:

Jam’iyyar Labour Party, LP, ta ce ta kammala shirin fara tattaki na mutane miliyan biyar na dan takararta na shugaban kasa a babban birnin tarayya, Abuja, a ranar 24 ga watan Satumba.

Shugaban LP, shiyyar FCT, Diugwu Chukwuemeka Peter, wanda ya bayyana hakan ga DAILY POST a Abuja ranar Laraba, ya ce, magoya bayan Obi za su rufe babban birnin.

A cewarsa, a ranar Larabar da ta gabata ne kungiyar ta Abuja ta yanke shawarar tsayar da tattakin a ranar 24 ga watan Satumba don baiwa jihohi 36 damar kammala nasu.

Ya ce, “Mun sanya ranar 24 ga watan Satumba domin gudanar da tattakin a FCT. Namu a Abuja zai zama kaka. Za mu yi shi lokacin da wasu Jihohi suka gama nasu. Wannan saboda FCT ita ce uwar dukkan Jihohi”.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp