fidelitybank

Magoya bayan PDP sun yi zanga-zanga a kan korar ƴan majalisun Filato huɗu

Date:

Rahotanni sun ce masu zanga-zanga fiye da 1000 ne suka nufi Kotun Koli da ke Abuja a ranar Litinin, don shigar da korafi a kan rashin gamsuwarsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara, da ta soke nasarar ‘yan majalisar wakilai hudu na jam’iyyar adawa ta PDP daga jihar Filato.

Masu zanga-zangar karkashin jagoranci kungiyar Coalition for Justice in Africa, CJA dauke da rubuce-rubuce a kyallaye da alluna, sun gabatar da wasikar nuna baci rai ga Alkalin Alkalan Najeriya, Mai shari’a Olukayode Ariwoola.

A cewar masu zanga-zangar kotun daukaka karar, da hukuncinta, ta ruguza kudurin masu zabe na jihar Filato, lokacin da ta ayyana ‘yan takarar da suka fadi zaben ‘yan majalisar wakilai na ranar 25 ga watan Fabrairu a matsayin wadanda suka yi nasara.

A baya-bayan dai, magoya bayan jam’iyyar PDP na ci gaba da gudanar da zanga-zanga a jihar Filato a kan hukuncin kotun daukaka kara da ya rusa zaben ‘yan majalisar wakilan PDP guda hudu.

Rahotanni sun ce kotun ta kafa hujjar rusa zabukan ne a kan takaddamar da PDP ta yi fama da ita, ta kafin zaben.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp