fidelitybank

Magoya bayan PDP sama da dubu 10 sun sauya sheƙa zuwa APC a Osun

Date:

Gwamnan jihar Osun, Gboyega Oyetola na shirin karbar ‘ya’yan jam’iyyar PDP sama da dubu goma da suka koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a hukumance.

Naija News Hausa ta fahimci cewa, wadanda suka sauya sheka sun kai 10,423 ne za a karbe su a hukumance zuwa jam’iyyar APC a wani gangamin da aka shirya gudanarwa gobe a filin shakatawa na Freedom, Osogbo, babban birnin jihar.

Wadanda suka sauya sheka sun fito ne daga unguwanni daban-daban da kananan hukumomi da kuma mazabar tarayya a jihar Osun.

Da yake magana kan ci gaban da ke tafe kwanaki kadan kafin zaben gwamnan jihar a ranar 16 ga watan Yuli, Gwamna Oyetola ya ce, wannan alama ce da ke nuna cewa, al’ummar jihar sun amince da jam’iyya mai mulki da kuma gwamnati mai ci da kuma son ta ci gaba da mulki.

“Sabuwar rana ce da farin ciki a Osun. Mun amince da ’yan kasarmu da mazauna garin da su gane cewa, a karshe lokaci ya yi da Osun za ta tsaya tare da yin abin da ya dace da kuma wajibi don daukaka jiharmu,” inji shi.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...
X whatsapp