fidelitybank

Magoya bayan PDP sama da dubu 10 sun sauya sheƙa zuwa APC a Osun

Date:

Gwamnan jihar Osun, Gboyega Oyetola na shirin karbar ‘ya’yan jam’iyyar PDP sama da dubu goma da suka koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a hukumance.

Naija News Hausa ta fahimci cewa, wadanda suka sauya sheka sun kai 10,423 ne za a karbe su a hukumance zuwa jam’iyyar APC a wani gangamin da aka shirya gudanarwa gobe a filin shakatawa na Freedom, Osogbo, babban birnin jihar.

Wadanda suka sauya sheka sun fito ne daga unguwanni daban-daban da kananan hukumomi da kuma mazabar tarayya a jihar Osun.

Da yake magana kan ci gaban da ke tafe kwanaki kadan kafin zaben gwamnan jihar a ranar 16 ga watan Yuli, Gwamna Oyetola ya ce, wannan alama ce da ke nuna cewa, al’ummar jihar sun amince da jam’iyya mai mulki da kuma gwamnati mai ci da kuma son ta ci gaba da mulki.

“Sabuwar rana ce da farin ciki a Osun. Mun amince da ’yan kasarmu da mazauna garin da su gane cewa, a karshe lokaci ya yi da Osun za ta tsaya tare da yin abin da ya dace da kuma wajibi don daukaka jiharmu,” inji shi.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp