fidelitybank

Magoya bayan Obi suna gudanar da zanga-zanga a Abuja

Date:

An yi zanga-zanga a Abuja, babban birnin kasar kan zaben shugaban kasar da aka kammala a Najeriya.

Masu zanga-zangar wadanda galibinsu matasa ne sun mamaye dandalin Unity Fountain domin nuna bacin ransu.

Sanye da bakaken kaya dauke da alluna masu dauke da rubuce-rubuce daban-daban, kamar su “Muna tsayawa kan Adalci, muna fafutukar ganin an samar da sabuwar Najeriya,” “Shugaba Buhari ya cika alkawari,” “Democracy not INECcracy” wace ce ta mallaki Najeriya? Jama’a,” masu zanga-zangar sun yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya ceci Najeriya daga rugujewa.

Da yake jawabi a wurin zanga-zangar, wanda ya shirya zanga-zangar, Moses Ogidi Paul na Yell-Out Nigeria ya yi tir da gazawar INEC a zaben shugaban kasa da aka kammala.

Ogidi ya ce ba a makara ba da INEC za ta fanshi hotonta.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp