fidelitybank

Magoya bayan Obi sun yi zanga-zanga a Abuja

Date:

Dubban magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a ranar Laraba sun gudanar da zanga-zanga a babban birnin tarayya, bisa zargin magudin zaben da aka yi a ranar Asabar.

Masu zanga-zangar wadanda yawancinsu matasa ne, sun yi dandazo ne a Unity Fountain Abuja da safiyar ranar Laraba domin neman a soke sakamakon zaben shugaban kasa da ake zargin an sauya.

Manajan yakin neman zaben jam’iyyar Labour Party, Isaac Balami wanda ya zanta da DAILY POST a wurin zanga-zangar, ya yi zargin cewa wakilan jam’iyyar na da sakamako daban da wanda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar.

Karanta Wannan: INEC ta baiwa Tinubu da Shettima shaidar lashe zaben su

Ya ce, “Mun zo nan ne domin mu kunna tsarin dawo da wa’adin sata. Mun yi imani kuma muna da tarihi cewa APC ba ta ci zaben nan ba.

“Muna da sakamakonmu. Sakamakon da suka sanar ba shine wakilanmu ba. Ba mu zo muna fada ba, muna nan ne mu shaida wa duniya cewa an sace mana mandat dinmu ba wai kawai za mu zauna a gida mu yi kuka ba”.

Ku tuna cewa Shugaban INEC, Mahmood Yakubu ya bayyana Bola Tinubu na jam’iyyar All Progressives Congress, APC ne ya lashe zaben.

Tinubu ya samu kuri’u 8,794,726 inda ya kayar da abokan hamayyarsa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da Peter Obi na jam’iyyar Labour, LP wanda ya samu kuri’u 6,984, 520 da 6,101,533 bi da bi.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Ĉ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ĉ³an Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ĉ´anbindiga da suka addabi yankunan Ĉ™aramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leĈ™en asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĈ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 Ĉ™arĈ™ashin mai...
X whatsapp