fidelitybank

Magoya bayan Manchester United sun jefa ni cikin damuwa – Amorim

Date:

Kocin Manchester United, Ruben Amorim ya dage cewa yana matukar takaici kamar magoya bayan kulob din.

Amorim ya fadi haka ne a cikin rashin nasarar da kungiyar Red aljannu ta yi a baya-bayan nan.

Kungiyar Amorim ta kasa samun nasara a wasa biyu da suka yi da Tottenham a gasar cin kofin Carabao da kuma Bournemouth a gasar Premier.

Da yake magana a hirar da ya yi kafin wasan gabanin karawar da Man United za ta yi da Wolves a ranar dambe, Amorim ya ce:

“Ina so kawai in yi nasara, ban damu da Kirsimeti ba.

“Na yi matukar takaici kamar magoya baya, amma na san abin da zan yi. Amma sai mun magance wasu matsaloli mataki-mataki, neman amsoshi ga komai. Za mu yi yaki a kan hakan.”

Man United a halin yanzu tana matsayi na 13 a kan teburin Premier da maki 22 a wasanni 17.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp