fidelitybank

Magoya bayan jam’iyyar LP sun koka a kan sakamakon zaben Ebonyi

Date:

Wani gungun matasa ya yi dafifi a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi domin gudanar da zanga-zanga kan zargin an tafka maguɗi a zaben shugaban ƙasa da na ƴan majalisar dokoki a jihar.

Lamarin na zuwa ne yayin da hukumar zaɓe INEC ta sanar da sakamakon zaɓen sanatoci da na ƴan majalisar wakilai.

Waɗanda suka gudanar da gangamin sun haɗa da magoya bayan tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Sam Egwu da sauran magoya bayan ƴan takara kamar Micheal Amannachi da Linus Okorie da Laz Nweru Ogbe da Eze Emmanuel.

Sun yi zargin cewa an fara yin zaɓen cikin lumana amma daga bisani kuma labari ya sha banban inda maguɗi ya shigo ciki.

Masu zanga-zangar sun yi kira ga INEC da ta gaggauta ɗaukan mataki tare da sanar da sahihin sakamakon zaɓen da aka gudanar a yankunan Ebonyi domin kare afkuwar tashin hankali.

Mrs Paulin Onyekachi, Shugabar INEC a jihar ta Ebonyi, ta yi kira ga masu zanga-zangar da su rungumi zaman lafiya.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp