fidelitybank

Magoya bayan Cote d’Ivoire sun yi zanga-zanga bayan an yi waje da mai masaukin baki

Date:

Magoya bayan Cote d’Ivoire da suka fusata sun fito kan titi don nuna rashin amincewarsu da cin mutuncin giwaye da suka sha kashi a hannun Equatorial Guinea da ci 4-0 a ranar Litinin.

Sakamakon ya sanya bangaren Jean-Louis Gasset a kan hanyar fitar da shi daga gasar cin kofin nahiyar Afirka na 2023.

Wannan dai shi ne rashin nasara mafi girma da Cote d’Ivoire ta samu tun bayan halakar da Netherlands da ci 5-0 a ranar 4 ga Yuni, 2017.

‘Yan sanda sun yi ta jefa barkonon tsohuwa domin tarwatsa masu zanga-zangar da suka lalata duk wani abu mai kima da ke gani.

Fusatattun masu zanga-zangar kuma sun lalata motar bas din giwayen.

‘Yan sanda sun hana yunkurin kona ofishin hukumar kwallon kafar Cote d’Ivoire.

Hukumar kula da kwallon kafa ta Afrika, CAF ba ta fitar da wata sanarwa a hukumance ba, amma masu shirya gasar na iya daukar matakin hukunta masu masaukin baki.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp