fidelitybank

Magoya bayan Buni sun yi zanga-zanga a sakatariyar APC

Date:

Magoya bayan shugaban kwamitin tsare-tsare na babban taron jam’iyyar CECPC na jam’iyyar APC, Gwamna Mai Mala Buni, sun gudanar da zanga-zanga a sakatariyar jam’iyyar ta kasa Buhari House dake Abuja.

Rahotanni sun ce, a halin yanzu sun tabbatar da cewa, masu zanga-zangar a ranar Talata sun mamaye sakatariyar,  a madadin Buni kan abin da ake kyautata zaton juyin mulki ne aka yi wa shugaban CECPC.

Ku tuna cewa Gwamna Buni ya yi tafiyar kwanaki a Najeriya, kuma mukaminsa na shugaban CECPC ya kasance a karkashin Gwamna Abubakar Sani Bello na Jihar Neja.

Jaridar Vanguard ta raawaito cewa, a ranar Talata cewa, zanga-zangar da aka yi a sakatariyar kasa shiri ne na dawowar Gwamna Buni gida Najeriya.

Musamman sakataren jam’iyyar CECPC na kasa, Sanata John James Akpanudoedehe wanda ya samu rakiyar shugaban jam’iyyar na jihar Kogi, Abdullahi Bello da wasu hadiman Gwamna Buni.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp