fidelitybank

Magoya bayan Arsenal sun yi addu’a a coci ta neman nasara

Date:

Magoya bayan Arsenal a Nairobi, babban birnin Kenya sun taru a wani coci domin yin addu’a ta musamman domin nuna godiya bayan da kungiyar ta lallasa Crystal Palace da ci biyar babu ko daya a wasan Firimiya da suka buga ranar Asabar.

Yayin taron addu’oin, magoya bayan sanye da rigunan Arsenal sun yi ta rera wakokin yabo tare da bayyana godiya ga kungiyar saboda bajintar da ta yi.

Sun kuma yi addu’oin ganin Arsenal ta dore kan wannan tafarki a gasar.

an jarida Kennedy Muriithi wanda daya ne daga cikin wadanda suka halarci taron addu’oin, ya wallafa hotunan a shafukan sada zumunta.

A yanzu Arsenal da Manchester sun yi canjaras a teburin gasar da maki 43 inda Liverpool ta sha gabansu da maki 5.

Hotunan sun janyo cece-kuce a shafukan sada zumunta inda wasu suke zolayar magoya bayan na Arsenal.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp