fidelitybank

Magoya bayan APC sun yi wa jam’iyyar tutsu

Date:

Gabanin zaben shekarar 2023, Shugaban Kungiyar Tallafawa Matawalle a Jihar Sokoto, Alhaji Anas Waziri da daruruwan magoya bayansa sun sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Bashar Abubakar, mataimaki na musamman kan sabbin kafafen yada labarai, ya rabawa Sen. Aliyu Wamakko (APC- Sokoto North), ranar Lahadi a Sokoto.

Abubakar ya ruwaito Waziri yana cewa, “Mun yanke shawarar barin jam’iyyar ne saboda shugabanninta sun kasa kai mu kasar alkawari.

“Fitowar mu daga PDP alama ce ta nasara ga APC saboda karbuwarta a duk fadin kasar.”

Waziri ya ce yayin da suka koma APC, “da yawan ‘ya’yan PDP na gab da yin hijira zuwa cikinta.

Ya bayyana dan takarar gwamna na jam’iyyar APC, Alhaji Ahmad Aliyu, a matsayin zabin da ya fi dacewa da al’ummar jihar saboda yana samun karin goyon baya.

Da yake karbar wadanda suka sauya sheka, Aliyu ya shaida musu cewa za a tafi da su kamar sauran ‘yan jam’iyyar.

Ya kuma yi alkawarin tafiyar da gwamnati mai dunkulewa idan aka zabe shi a matsayin gwamnan jihar.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp