fidelitybank

Magoya bayan APC ku kwantar da hankalin ku – Gwamnatin Kano

Date:

Jam’iyyar APC reshen jihar Kano, ta yi kira ga mambobinta da magoya bayanta da su kwantar da hankulansu su kasance masu bin doka da oda ko da kuwa sakamakon bukatar da suka yi na sake duba zaben gwamnan jihar da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta yi a ranar 18 ga watan Maris.

Karanta Wannan: Magoya bayan APC sun yi zaman dirshen a Abuja har sai an rantsar da Tinubu

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida na jihar, Malam Muhammad Garba ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai, inda ya kara da cewa a matsayinsu na masu hannu da shuni sun shahara wajen bin ka’ida.

Ya ce, Jam’iyyar za ta yi duk mai yiwuwa a cikin tanade-tanaden doka da sauran tsare-tsare don ganin an tabbatar da adalci a lamarin da kuma amincewa da bukatarsu ta sake duba zaben gwamnan da ya gabata.

Sanarwar ta bayyana cewa, Gwamna Abdullahi Ganduje da mataimakinsa da dan takarar gwamna, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da mataimakinsa, sun bayyana gamsuwarsu da yadda ‘yan jam’iyyar suka gudanar da kansu kafin zabe da lokacin da kuma bayan zabe.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maĈ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban Ĉ™asa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haĈ™Ĉ™in ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riĈ™aĈ™en ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban Ĉ™asa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai Ĉ™wacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai Ĉ™wacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Ĉ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baĈ™in haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp