fidelitybank

Magoya bayan APC da PDP a Oyo sun sauya sheka

Date:

Dimbin ‘ya’yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da jam’iyyar PDP mai mulki a jihar Oyo sun fice daga jam’iyyarsu.

Mambobin da suka bayyana sauya shekar su a ranar Lahadi a Igbeti da ke karamar hukumar Olorunsogo a shiyyar Oke Ogun geo-political zone sun ce sun fice daga APC da PDP ne suka koma jam’iyyar Accord Party.

‘Yan jam’iyyar a yayin wani gangamin gida-gida da dan takarar jam’iyyar Accord ya yi a gundumar Oyo ta Arewa, Shina Peller ya ce sun shiga jam’iyyar ne saboda shirye-shirye da manufofinta.

Sun bayyana kwarin guiwar cewa Accord jam’iyya ce da ta hanyarta za ta tabbatar da aniyar ‘yantar da yankin.

A nasa jawabin, Peller, ya bayyana matakin nasu a matsayin jajircewa, inda ya kara da cewa tarihi zai yi musu alheri a matsayin wasu daga cikin wadanda shawararsu ta siyasa ta taimaka wa yunkurin ‘yantar da yankin a shekarar 2023.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp