fidelitybank

Magoya bayan APC da PDP a Oyo sun sauya sheka

Date:

Dimbin ‘ya’yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da jam’iyyar PDP mai mulki a jihar Oyo sun fice daga jam’iyyarsu.

Mambobin da suka bayyana sauya shekar su a ranar Lahadi a Igbeti da ke karamar hukumar Olorunsogo a shiyyar Oke Ogun geo-political zone sun ce sun fice daga APC da PDP ne suka koma jam’iyyar Accord Party.

‘Yan jam’iyyar a yayin wani gangamin gida-gida da dan takarar jam’iyyar Accord ya yi a gundumar Oyo ta Arewa, Shina Peller ya ce sun shiga jam’iyyar ne saboda shirye-shirye da manufofinta.

Sun bayyana kwarin guiwar cewa Accord jam’iyya ce da ta hanyarta za ta tabbatar da aniyar ‘yantar da yankin.

A nasa jawabin, Peller, ya bayyana matakin nasu a matsayin jajircewa, inda ya kara da cewa tarihi zai yi musu alheri a matsayin wasu daga cikin wadanda shawararsu ta siyasa ta taimaka wa yunkurin ‘yantar da yankin a shekarar 2023.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp