fidelitybank

Magoya baya na ne suka karfafafim gwiwa na ficewa daga PDP zuw YPP – Sanata Albert

Date:

Sanata Albert Bassey Akpan ya fice daga jam’iyyar PDP, saboda rashin ba shi kafar tabbatar da aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a zaben 2023.

A cikin wata wasika da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan ya karanta yayin zaman majalisar a ranar Laraba, Akpan ya godewa jam’iyyar PDP da ta bashi damar zama sanata a jamhuriyar tarayya.

Sai dai ya ce ba zai iya cimma burinsa na zama gwamnan jihar Akwa Ibom a kan dandalin jam’iyyar ba saboda shugabancin jam’iyyar a jihar tun da jam’iyyar ta samu ‘dan takara da aka fi so’ a zaben fidda gwani.

Sanata Akpan ya ce, ya ji kiran da magoya bayan sa suka yi na ya koma jam’iyyar matasa ta YPP domin ya cika burinsa na zama gwamnan jihar Akwa Ibom.

Da wannan ci gaban YPP na da Sanatoci biyu a Majalisar Dattawa mai ci yanzu.

Bassey Akpan dai yana wakiltar Akwa Ibom Arewa maso Gabas a Majalisar Dattawa tun shekarar 2015.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...
X whatsapp