fidelitybank

Magidanci ya kashe Dan sa a jihar Nasarawa

Date:

A ranar Litinin din da ta gabata ne mazauna garin Masaka da ke karamar hukumar Karu ta jihar Nasarawa suka shiga cikin firgici bayan da wani mutum mai suna Badejo Idowu ya daba wa dansa na farko mai suna Tunde Badejo wuka har lahira, bisa zargin mallakar wani fili mallakar dangin.

City & Crime sun samu labarin cewa, Tunde ya shafe sama da shekara guda yana cin zarafin mahaifinsa.

Matar marigayin Madam Tolani Badejo, ta ce, mijinta ya nemi Tunde da ya ba shi lokaci domin ya raba fili cikin adalci tsakanin sauran ‘yan uwa.

Ta bayyana cewa, “Ya kasance a wuyan mijina don filin tun bara. Don haka a gardamarsu ta karshe a ranar Litinin, ya zaro wuka ya daba wa mahaifinsa sau da yawa a kai, wuya, kirji, hannaye da kafafuwansa wanda hakan ya yi sanadiyyar mutuwarsa. Na daga murya sai ya gudu.”

Dan marigayin na biyu, Ayomide Badejo, ya ce, an kai rahoton lamarin ga ‘yan sanda yayin da aka ajiye gawar mahaifinsa a dakin ajiyar gawa. In ji Daily Trsust.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp