fidelitybank

Magidanci da Matarsa sun rasu yayin jin ɗumi a Kano

Date:

Rundunar ‘yan sanda a Kano, ta tabbatar da mutuwar mata da miji a gidansu.

Ma’auratan sun gamu da akalin su ne a kauyen Kwa da ke karkashin karamar hukumar Dawakin Tofa a jihar.

Ana kyautata zaton ma’auratan sun mutu ne sakamakon shakewar hayakin gawayi.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, SP Abdullahi Haruna-Kyawa ya bayyana wadanda suka mutun a matsayin Sulaiman Idris mai shekaru 28 da Maimuna Haliru mai shekaru 20.

PRO ya ce bayan babu wanda ya ji ta bakinsu, kakar Idris ta tilastawa bude kofa, ta tarar da su biyun ba su da motsi.

Tawagar jami’an ‘yan sanda karkashin jagorancin CSP Ahmed Hamza DPO DPO na Dawakin Tofa sun zarce zuwa wurin.

An garzaya da gawarwakin zuwa asibitin kwararru na Murtala Muhammed inda wani likita ya tabbatar da mutuwar su.

Haruna-Kiyawa ya lura cewa, ma’auratan sun kunna wutar ts gawayi don dumama dakin saboda yanayin sanyi.

Kakakin ya kara da cewa, “Sun kulle kuma hayakin da ke fitowa daga garwashin gawayi ya shafe su,” in ji kakakin.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp