fidelitybank

Magidanci da Matarsa sun rasu yayin jin ɗumi a Kano

Date:

Rundunar ‘yan sanda a Kano, ta tabbatar da mutuwar mata da miji a gidansu.

Ma’auratan sun gamu da akalin su ne a kauyen Kwa da ke karkashin karamar hukumar Dawakin Tofa a jihar.

Ana kyautata zaton ma’auratan sun mutu ne sakamakon shakewar hayakin gawayi.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, SP Abdullahi Haruna-Kyawa ya bayyana wadanda suka mutun a matsayin Sulaiman Idris mai shekaru 28 da Maimuna Haliru mai shekaru 20.

PRO ya ce bayan babu wanda ya ji ta bakinsu, kakar Idris ta tilastawa bude kofa, ta tarar da su biyun ba su da motsi.

Tawagar jami’an ‘yan sanda karkashin jagorancin CSP Ahmed Hamza DPO DPO na Dawakin Tofa sun zarce zuwa wurin.

An garzaya da gawarwakin zuwa asibitin kwararru na Murtala Muhammed inda wani likita ya tabbatar da mutuwar su.

Haruna-Kiyawa ya lura cewa, ma’auratan sun kunna wutar ts gawayi don dumama dakin saboda yanayin sanyi.

Kakakin ya kara da cewa, “Sun kulle kuma hayakin da ke fitowa daga garwashin gawayi ya shafe su,” in ji kakakin.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp