fidelitybank

Maganin Ta’addanci: A kara kafa sansanonin soji a fadin kasa – Buratai

Date:

Tukur Buratai, tsohon babban hafsan sojin kasa (COAS), ya ce, akwai bukatar a kara kafa sansanonin soji a fadin Najeriya domin yaki da matsalar tsaro.

Mista Buratai, wanda kuma jakadan Najeriya a jamhuriyar Benin ne ya bayyana haka a lokacin da yake kaddamar da wata kofar makaranta da wata hanya da aka sanya masa suna a makarantar Command Science Secondary School da ke Saki a jihar Oyo.

Ya jaddada cewa, Najeriya na bukatar karin sansanonin soji, ba wai a aikin soja kadai ba, har ma da sauran ayyuka, musamman a lokacin da kasar ke fama da matsalar rashin tsaro.

“A wannan zamanin na ta’addanci, tada kayar baya, yakin basasa, akwai bukatar a yada jami’an tsaro don kula da wuraren da ba su da yawa, wadanda ke bukatar daukar matakan gaggawa.

“Na hango kafa wasu sansanonin soji a yankin.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp